Daniel 5:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai sarauniya, da jin muryoyi na sarki da na hakimansa, ta shiga babban ɗakin liyafar. Ta ce, “Ya sarki, ranka yă daɗe! Kada ka firgita! Kada fuskarka ta ruɗe!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ سَرَوْنِيَ مَامَرْ سَرْكِے تَجِ مَغَنْ‌غَنُنْ دَ سَرْكِے دَ مَنْيَنْ مُتَنٜىٰنْسَ سُكٜىٰيِ، سَيْ تَشِغَ بَبَّنْ طَاكِنْ دَ عَكٜىٰبِكٍ؞ تَاثٜىٰ «يَا سَرْكِے، رَنْكَيَدَطٜىٰ! كَدَ كَبَرْ تُنَانِنْ ذُوثِيَارْكَ سُبَاكَ ڟُواْرُواْ، كَدَ كُمَ ڢُسْكَرْكَ تَثَنْجَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da sarauniya ta ji maganganun sarki da na manyan fādawansa, sai ta shiga babban ɗakin da ake liyafar, ta ce, “Ran sarki, ya daɗe! Kada ka firgita, kada kuma fuskarka ta turɓune.