Daniel 5:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda irin matsayin da ya ba shi, dukan mutane da al’ummai da kuma dukan harsuna suka ji tsoronsa suka yi rawar jiki a gabansa. Bisa ga ganin damarsa yakan kashe wani, ya bar wani da rai, haka kuma yakan ɗaukaka wani, ya ƙasƙantar da wani.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ غِرْمَنْ دَ اللَّهْ يَبَا شِ، شِے يَسَا دُكَنْ ڧَبِيلُ دَ أَلْعُمَّيْ دَ مَاسُ يَرٜىٰ دَبَمْ دَبَمْ سُكَجِڟُواْرُوانْسَ سُكَيِ ضَوَرْ جِكِے أَغَبَنْسَ؞ يَكَنْ كَشٜىٰ دُكْ وَنْدَ يَغَ دَامَ، يَبَرْ وَنْدَ يَغَ دَامَ دَ رَيْ؞ حَكَ مَا يَكَنْ طَوْكَكَ وَنْدَ يَغَ دَامَ، يَڧَسْڧَنْتَرْ دَ وَنْدَ يَغَ دَامَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda girman da Allah ya ba shi, shi ya sa dukan jama'a, da al'ummai, da harsuna suka ji tsoronsa suka yi rawar jiki a gabansa. Bisa ga ganin damarsa yakan kashe wani, ya bar wani da rai, haka kuma yakan ɗaukaka wani, ya ƙasƙantar da wani.