Daniel 5:20 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma da lokacin da zuciyarsa ta cika da girman kai ta kuma taurare, sai aka kore shi daga gadon sarautarsa, aka raba shi kuma da darajarsa.
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ุนูŽู…ู‘ูŽุง ุณูŽุนูŽุฏู‘ูŽ ูŠูŽุชูŽูˆู’ุฑูŽุฑูŽ ุฐููˆุซููŠูŽุงุฑู’ุณูŽ ุฏูŽ ุชูู†ูŽุงู†ูู†ู’ุณูŽุŒ ูŠูŽฺขูŽุงุฑูŽ ุชูŽฺขููŠูŽ ุซููƒูู†ู’ ุบูุฑู’ู…ูŽู†ู’ ูƒูŽูŠู’ุŒ ุณูŽูŠู’ ุนูŽูƒูŽ ูƒููˆุงู’ุฑูœู‰ูฐุดู ุฏูŽุบูŽ ูƒูุฌูœู‰ูฐุฑูŽุฑู’ ู…ูู„ู’ูƒูู†ู’ุณูŽ ุฏูŽุฑูŽุฌูŽุฑู’ุณูŽ ูƒูู…ูŽ ุชูŽุฑูŽุจู ุฏูŽุดูุž
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma sa'ad da ya kumbura, ya taurare ransa yana ta yin girmankai, sai aka kore shi daga gadon sarautarsa, aka raba shi kuma da darajarsa.