Daniel 5:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Belshazar ya umarta, aka sa wa Daniyel riga mai shunayya, aka sa sarƙar zinariya a wuyansa, aka kuma yi shela, cewa yanzu shi ne na uku a cikin masu mulkin ƙasar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَنْ دَنَنْ سَيْ سَرْكِے بٜىٰلْشَظَّرْ يَعُمَرْتَ مَاسُ يِمَسَ حِدِمَ سُسَاوَ دَانِيٜىٰلْ رِغَرْ مُلْكِ تَجَرْ غَرُورَا، عَكُمَسَا مَسَ سَرْڧَرْ ظِينَارِيَ أَوُيَنْسَ؞ سَعَنً عَكَيِ شٜىٰلَ ثٜىٰوَ أَنْبَاشِ مَڟَيِ نَعُكُ عَثِكِنْ مَاسُ مُلْكٍ ڧَسَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Belshazzar ya ba da umarni, aka sa wa Daniyel rigar shunayya, aka sa sarƙar zinariya a wuyansa, aka kuma yi shela, cewa yanzu shi ne na uku cikin masu mulkin ƙasar.