Daniel 6:20 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da ya yi kusa da ramin zakokin, sai ya kira Daniyel da muryar mai cike da damuwa ya ce, โDaniyel bawan Allah mai rai, ko Allahn nan naka wanda kake bauta wa kullum, ya iya cetonka daga zakoki?โ
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุฏู ููุฐููุงู ููุณูุฏู ุฑูุงู
ููู ุฐูุงูููุงูููููุ ุณููู ููุชูุงุฏู ู
ูุฑููู ูููู ููุฑูุง ุฏู ู
ูุฑูููุฑู ุฏูุงู
ููู ููุซูููฐ ยซููุง ุฏูุงููููููฐููุ ุจูุงูููู ุงูููููู ู
ููู ุฑูููุ ูููุงู ุงูููููู ูููู ููููุฏู ููููููฐ ุจูููุชูุง ู
ูุณู ูููููู
ูุ ูู ุนููู ุซูููฐุชููุงูููู ุฏูุบู ุฐูุงูููุงูููููุยป
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da ya zo kusa da kogon da Daniyel yake, sai ya ta da murya ya yi kira da damuwa, ya ce wa Daniyel, โYa Daniyel, bawan Allah mai rai, ko Allahn nan naka wanda kake bauta masa kullum, yana da ikon cetonka daga zakoki?โ