Daniel 7:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai da Wannan wanda yake tun fil azal ya zo ya furta hukunci, aka kuma ba tsarkaka na Mafi Ɗaukaka gaskiya, lokaci kuwa ya cika sai suka karɓi mulki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَرْ سَيْ دَ وَنْدَ يَكٜىٰ تُنْ دَا يَذُواْ، عَكَ كُمَ يَنْكٜىٰ شَرِيعَرْ غَسْكِيَ دُواْمِنْ ڟَرْكَكَا نَ مَڢِے طَوْكَكَ ؞ سَعَدَّ لُواْكَثِ يَيِ، سَيْ ڟَرْكَكَا سُكَ كَرْٻِ إِيكُوانْ مُلْكٍ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai da Tun Fil Azal ya zo ya yanke shari'a, aka ba tsarkaka na Maɗaukaki gaskiya. Da lokaci ya yi aka ba tsarkaka mulkin.