Daniel 7:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Amma majalisa za tă yi zama, za a karɓe ikonsa, a kuma hallaka shi gaba ɗaya har abada.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً مَاسُ شَرِيعَ أَ سَمَ ذَاسُ ذَوْنَ سُيَنْكٜىٰ شَرِيعَ؞ ذَاعَكَرْٻِ إِيكُوانْ مُلْكِنْسَ، عَكَوَرْ دَشِ عَكُمَ هَلَّكَ شِ حَرْ أَبَدَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma majalisa za ta zauna ta yanke shari'a, za a karɓe mulkinsa, a hallaka shi har abada.