Daniel 7:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Wannan shi ne ƙarshen batun. Ni, Daniyel na damu ƙwarai da irin tunanina, kuma fuskata ta rikice, amma na riƙe batun a zuciyata.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«نَنْ نَكَيْ غَ ڧَرْشٜىٰنْ أَبِنْدَ نَغَنِ؞ نِے دَانِيٜىٰلْ كُوَ تُنَانِنْ دُكَنْ وَنَّنْ يَڢِرْغِتَرْ دَنِے ڨُورَيْ، حَرْ ڢُسْكَتَ تَثَنْجَ؞ عَمَّا نَرِڧٜىٰ ذَنْثٜىٰنْ دُكَ أَ ذُوثِيَاتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ni Daniyel na firgita ƙwarai, fuskata ta yi yaushi. Amma na riƙe al'amarin duka a zuciyata.”