Daniel 8:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda ni, Daniyel, nake duban wahayi ina ƙoƙari in fahimce shi, sai ga wani a gabana wanda ya yi kama da mutum.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ نِے دَانِيٜىٰلْ إِنَ كَلُّواْ ثِكِنْ رُعُيَرْ، كُمَ إِنَ ڧُواْڧَرِنْ غَانٜىٰ مَعَنَرْ رُعُيَرْ، سَيْغَا وَنِ مَيْ كَمَنِّنْ مُتُمْ يَڟَيَ أَغَبَنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da ni Daniyel, na ga wahayin, ina so in gane, sai ga wani kamar mutum ya tsaya a gabana.