Daniel 8:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai na ji muryar wani mutum daga Ulai tana cewa, “Jibra’ilu, faɗa wa wannan mutum ma’anar wahayin.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ نَجِ مُرْيَرْ مُتُمْ دَغَ وَجٜىٰنْ رَاڢِنْ عُلَيْ تَنَ كِرَا ثٜىٰوَ «جِبْرِيلُ، سَيْ كَتَيْمَكِ وَنَّنْ مُتُمْ يَغَانٜىٰ مَعَنَرْ رُعُيَرْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na kuma ji muryar mutum a gāɓar Ulai ta ce, “Jibra'ilu, ka sa wannan mutum ya gane wahayin.”