Daniel 9:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda da nake magana da addu’a, ina furta zunubina da zunubin mutanena Isra’ila ina miƙa koke-kokena ga Ubangiji Allahna saboda tudunsa mai tsarki,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَا يِتَمَغَنَ، إِنَ تَأَدُّعَ إِنَ تَڢُرْتَ ذُنُوبِنَ دَ نَجَمَعَتَ إِسْرَٰٓءِيلَ، إِنَ كَٰوُاْ ضُواْڧٜىٰ ضُواْڧٜىٰنَ وُرِنْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَا دُواْمِنْ تُدُ مَيْ ڟَرْكِے نَ اللَّهْ نَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da nake ta addu'a, ina faɗar zunubina, da na jama'ata Isra'ila, ina kawo roƙe-roƙena wurin Ubangiji Allahna saboda tsattsarkan tudun Allahna.