Daniel 9:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan shekara ɗari huɗu da talatin da huɗu, za a datse Shafaffen nan zai kuma kasance ba shi da kome. Mutanen mai mulkin za su zo su hallaka birnin da kuma wuri mai tsarki. Ƙarshen zai zo kamar rigyawa. Yaƙi zai ci gaba har ƙarshe, a kuma hallakar kamar yadda aka ƙaddara.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْ ڟَوُانْ لُواْكَثِ بَݣَويْ سَوْ سِتِّنْ دَ بِيُ، ذَاعَ كَوَرْدَ وَنْدَ عَكَ كٜىٰٻٜىٰ كُمَ بَذَيْ ضَغٜىٰ دَ كُواْمٜىٰبَ؞ سُواْجُواْجِنْ شُوغَبَنَّنْ دَ ذَيْذُواْ ذَاسُ هَلَّكَ بِرْنِ دَ وُرِے مَيْ ڟَرْكِے؞ عَمَّا ڧَرْشٜىٰنْ بِرْنِنْ ذَيْذُواْ كَمَرْ أَمْبَلِيَرْ ضُوَ؞ أَنْ شِرْيَ ذَاعَيِ يَاڧٜىٰ يَاڧٜىٰ دَ هَلَّكَرْوَ حَرْ ڧَرْشٜىٰنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za ta kasance har shekara ɗari huɗu da talatin da huɗu, sa'an nan za a kashe Masihan, ba zai sami kome ba. Jama'ar shugaban da zai zo za su hallaka birnin da Haikali. A ƙarshensa za a yi rigyawa, da yaƙe-yaƙe, da hallakarwa kamar yadda aka ƙaddara.