Daniel 9:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
mun yi zunubi muka kuma yi ba daidai ba. Mu mugaye ne da kuma ’yan tawaye; mun juya wa umarninka da shari’unka baya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مُنْيِ ذُنُوبِ، مُنْيِ لَيْڢِے، مُنْ عَيْكَتَ مُغُنْتَا، مُنْيِ تَاوَيٜىٰ؞ مُنْ كُمَ كَوْثٜىٰ دَغَ بِنْ عُمَرْنَنْكَ دَ ڧَٰعِدُواْدِنْكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Mun yi zunubi, mun yi laifi, mun aikata mugunta, mun yi tawaye. Mun kauce daga bin umarnanka da ka'idodinka.