Deuteronomy 1:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka ɗebi ’ya’yan itatuwan ƙasar, suka sauko mana da su, suka kuma ba da labari cewa, “Ƙasar da Ubangiji Allahnmu yake ba mu, kyakkyawa ce.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ طٜىٰبُواْ دَغَ ثِكِنْ یَیَنْ عِتَتُوَ نَڧَسَرْ، سُكَ غَنْ‌غَرُواْ مَنَ دَسُو؞ سُكَ كُمَ بَامُ رَهُواْتُواْ ثٜىٰوَ ‹ڧَسَاثٜىٰ مَيْݣَوْ وَدَّ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْمُ يَكٜىٰبَامُ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da hannunsu suka ɗebo daga cikin amfanin ƙasar, suka gangaro mana da shi. Suka kuma faɗa mana cewa ƙasa wadda Ubangiji Allahnmu yake ba mu, mai kyau ce.