Deuteronomy 1:36 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai dai Kaleb ɗan Yefunne. Zai gan ta, zan ba shi duk ƙasar da tafin ƙafarsa ta taka, shi da zuriyarsa, gama ya bi Ubangiji da zuciya ɗaya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْدَيْ كَلٜىٰبْ طَنْ يٜىٰڢُنّٜىٰ؞ شِے ذَيْشِغَ يَغَنْتَ، إِيَاكَرْ عِنْدَ تَڢِنْ ڧَڢَرْسَ يَتَاكَ ذَنْبَاشِ تَرٜىٰدَ یَیَنْسَ، غَمَا يَابِے يَهْوٜىٰهْ دَ دُكَنْ ذُوثِيَارْسَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai dai Kalibu ɗan Yefunne, shi kaɗai ne zai gan ta. Zan ba shi da 'ya'yansa ƙasar da ƙafarsa ta taka, gama shi ne ya bi Ubangiji sosai.’