Deuteronomy 1:39 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma ’ya’yanku ƙanana waɗanda ba su san mugunta ko nagarta ba, waɗanda kuke tsammani za a kwashe su ganima, su za su shiga ƙasar. Zan ba da ita gare su, za su kuwa mallake ta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَعَنً يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَدُكَنْمُ، ‹ذَنْ بَادَ ڧَسَرْ وَ یَیَنْكُ وَطَنْدَ بَسُ عِيَ بَمْبَنْتَ ڟَكَانِنْ مُغُنْتَادَ أَلْحٜىٰرِبَ، وَطَنْدَ كُكَيِ ڟَمَّنِ ذَاعَ ڨُوثٜىٰسُ عَيَاڧِ، سُونٜىٰ ذَاسُ شِغَ ڧَسَرْ سُثِ غَادُوانْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sa'an nan Ubangiji ya ce wa dukanmu, ‘Amma 'ya'yanku ƙanana waɗanda ba su san mugunta ko nagarta ba, waɗanda kuke tsammani za a kwashe su ganima, su ne za su shiga ƙasar. Ni Ubangiji zan ba su su mallake ta.