Deuteronomy 1:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duba na riga na ba ku wannan ƙasa. Ku shiga ku mallaki ƙasar da Ubangiji ya rantse zai ba wa kakanninku, ga Ibrahim, Ishaku da kuma Yaƙub, da kuma ga zuriyarsu bayansu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَاشِ، نَبَادَ ڧَسَرْ أَ حَنُّنْكُ؞ كُشِغَ كُثِ غَادُوانْ ڧَسَرْدَ يَهْوٜىٰهْ يَرَنْڟٜىٰوَ كَاكَنِّنْكُ، وَتُواْ غَ إِبْرَٰهِيمْ، غَ إِسْحَٰڧَ، غَ يَعْڧُوبَ ثٜىٰوَ ذَيْبَاسُ دَ ذُرِيَرْسُ دَ ذَاسُذُواْ بَايَنْسُ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duba, na sa ƙasar a gabanku, sai ku shiga ku mallake ta, ƙasa wadda na rantse wa kakanninku, wato Ibrahim, da Ishaku, da Yakubu, cewa zan ba su, su da zuriyarsu a bayansu.’ ”