Deuteronomy 10:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya ce mini, “Ka sauka, ka jagoranci mutanen a hanyarsu, domin su shiga, su kuma mallaki ƙasar da na rantse wa kakanninsu, zan ba su.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ مِنِ، ‹تَاشِ، كَكَامَ حَنْيَ، كَشَا غَبَنْ جَمَعَرْ، دُواْمِنْ سُشِغَ سُثِ غَادُوانْ ڧَسَرْدَ نَرَنْڟٜىٰوَ كَاكَنِّنْسُ ذَنْبَاسُ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ubangiji ya ce mini, ‘Tashi, ka tafi, ka kama tafiyarka a gaban jama'an nan domin su je, su shiga, su mallaki ƙasar da na rantse wa kakanninsu, zan ba su.’ ”