Deuteronomy 11:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ba su ba ne suka gani abin da ya yi ga Datan da Abiram, ’ya’yan Eliyab mutumin Ruben, sa’ad da ƙasa ta buɗe bakinta a tsakiyar dukan Isra’ila ta haɗiye su tare da gidajensu, tentunansu da kowane abu mai rai da yake nasu ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ أَبِنْدَ يَيِ وَ دَتَنْ دَ أَبِرَمْ، یَیَنْ عٜىٰلِيَبْ، جِيكُواْكِنْ رَعُبَيْنُ، يَدَّ ڧَسَا تَبُوطٜىٰ بَاكِ أَڟَكِيَرْ جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ تَهَطِيٜىٰسُ تَرٜىٰدَ عِيَلَنْسُ دَ تٜىٰنْتُنَنْسُ دَ كُواْوَنٜىٰ أَبُ مَيْ رَيْ وَنْدَ يَكٜىٰ تَرٜىٰدَسُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
da abin da ya yi wa Datan, da Abiram, 'ya'yan Eliyab, ɗan Ra'ubainu, yadda ƙasa ta buɗe a tsakiyar Isra'ilawa ta haɗiye su da dukan 'ya'yansu, da alfarwansu, da dukan abu mai rai wanda yake tare da su.