Deuteronomy 12:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji Allahnku zai kawar muku da al’umman nan da kuke niyyar shiga cikin ƙasarsu don ku kore su, bayan kuka kore su, kuka kuma zauna a ƙasarsu,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ ذَيْ كَوَرْ مُكُ دَ أَلْعُمَّنَّنْ وَطَنْدَ ذَاكُ شِغَ ثِكِنْ ڧَسَرْسُ دُواْمِنْ كُكُواْرٜىٰسُ دُواْمِنْ كُثِ غَادُوانْ ڧَسَرْسُ كُذَوْنَ أَوُرِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sa'ad da Ubangiji Allahnku ya kawar muku da al'umman nan waɗanda za ku shiga ƙasarsu don ku kore su, sa'ad da kuka kore su, kun zauna a ƙasarsu,