Deuteronomy 12:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma sai ku nemi wurin da Ubangiji Allahnku zai zaɓa daga cikin dukan kabilanku, inda zai sa Sunansa, yă mai wurin mazauninsa. A wannan wuri ne za ku tafi;
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا ذَاكُ نٜىٰمِ وُرِنْ دَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ ذَيْ ذَاٻَا دَغَ ثِكِنْ دُكَنْ يَنْكُنَنْ ذُرِيَرْكُ، دُواْمِنْ يَكَڢَ سُونَنْسَ أَوُرِنْ، يَكُمَ مَيْدَشِ وُرِنْ ذَمَنْسَ؞ عِ، ثَنْ نٜىٰ ذَاكُ تَڢِے،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma sai ku nemi wurin da Ubangiji Allahnku zai zaɓa daga cikin kabilanku duka, inda zai sa sunansa, ya mai da shi wurin zamansa.