Deuteronomy 13:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku jajjefe shi da duwatsu har sai ya mutu, domin ya yi ƙoƙari yă juye ku daga Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta kuma.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُجٜىٰجّٜىٰڢٜىٰشِ دَ دُوَڟُو حَرْ يَمُتُ، غَمَا يَا نٜىٰمِ يَسَاكُ كُجُويَا دَغَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ، وَنْدَ يَڢِتَرْ دَكُو دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ دَغَ غِدَنْ بَوْتَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku jajjefe shi da duwatsu har ya mutu, saboda ya yi niyyar janye ku daga bin Ubangiji Allahnku wanda ya fisshe ku daga ƙasar Masar, wato inda kuka yi bauta.