Deuteronomy 13:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In kuka ji an yi magana a kan wani daga cikin biranen da Ubangiji Allahnku yake ba ku ku zauna a ciki
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَعَدَّ كُكٜىٰ ذَمَ عَثِكِنْ غَرُضُوً دَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ يَكٜىٰ بَاكُ، مَيْيِوُوَ ذَاكُجِ أَݣَويْ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Idan kuka ji akwai 'yan ashararu a wani gari wanda Ubangiji Allahnku ya ba ku ku zauna a ciki, sun fito daga cikinku, suka rikitar da mazaunan garin suna cewa, ‘Ku zo mu bauta wa gumaka,’ waɗanda ba ku san su ba,