Deuteronomy 13:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
dole a karkashe dukan waɗanda suke zama a wannan birni da takobi. Ku hallaka su ƙaƙaf, ku karkashe mutanen birnin da kuma dabbobinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ كُكَكَّشٜىٰ دُكَنْ مَذَوْنَنْ غَرِنْ دَ تَكُواْبِے، كُكُمَ كَكَّشٜىٰ دُكَنْ دَبُّواْبِنْ دَ أَبُبُوَنْ غَرِ وَطَنْدَ عَكَ كٜىٰٻٜىٰ دُواْمِنْ هَلَّكَرْوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai ku karkashe dukan mazaunan garin da takobi, ku kuma karkashe dabbobin da suke cikinsa. Za ku hallaka garin ƙaƙaf.