Deuteronomy 13:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In ɗan’uwanka, ko ɗanka, ko ’yarka, ko matar da kake ƙauna, ko abokinka na kusa, a ɓoye ya ruɗe ka, yana cewa, “Mu je mu yi wa waɗansu alloli sujada” (allolin da ko kai, ko kakanninka ba su sani ba,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مَيْ يِوُوَ طَنْعُوَنْكَ، كُواْ حَيْڢُوَرْ بَابَنْكَ، كُواْ مَامَرْكَ، كُواْ طَنْكَ، كُواْ یَرْكَ، كُواْ مَاتَرْ دَ كَكٜىٰسُواْ، كُواْ أَبُواْكِنْكَ نَكُرْكُسَ ذَيْذُواْ يَرُوطٜىٰكَ عَٻُواْيٜىٰ ثٜىٰوَ ‹ذُواْ مُيِ وَ أَلُّواْلِ سُجَّدَ، أَلُّواْلِنْدَ كُو دَ كَاكَنِّنْكُ بَكُ سَنِبَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Idan ɗan'uwanka, wato ɗan mahaifiyarka, ko ɗanka, ko 'yarka, ko ƙaunatacciyar matarka, ko amininka ya rarrashe ka a asirce, yana cewa, ‘Bari mu tafi mu bauta wa gumaka waɗanda ku da ubanninku ba ku san su ba,’