Deuteronomy 14:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku ’ya’yan Ubangiji Allahnku ne. Kada ku yi wa kanku zāne, ko ku yi wa kanku aski irin da akan bar sanƙo, saboda wanda ya mutu,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى يَثِيغَبَدَ مَغَنَ يَثٜىٰ «كُو یَیَنْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ نٜىٰ، بَذَاكُ يَيَّنْكَ ڢَتَرْ جِكِنْكُ بَ، كُواْ كُيِ وَغَبَنْ كَوُنَنْكُ أَسْكِ سَبُواْدَ كُنَ كُوكَنْ وَنْدَ يَمُتُبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ku 'ya'ya ne ga Ubangiji Allahnku, kada ku yi wa jikinku zāne, kada kuma ku yi wa kanku sanƙo saboda wani wanda ya rasu.