Deuteronomy 15:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da kuka ’yantar da shi kada ku damu, gama shekara shida ya yi muku bauta wadda ta ninka ta ɗan ƙodago. Ubangiji Allahnku kuwa zai albarkace ku a kome da kuke yi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ كُكَ یَنْتَرْدَ بَاوَ، كَدَ كُيِ بَڧِنْ ثِكِ، غَمَا شٜىٰكَرَا شِدَ يَيِ مُكُ عَيْكِ، كُمَ عَيْكِنْسَ يَڢِ عَيْكِنْ لٜىٰبُرَ سَوْ بِيُ؞ عِدَنْ كُنْيِ حَكَ، يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ ذَيْسَا مُكُ أَلْبَرْكَ ثِكِنْ دُكَنْ عَيْكِنْ دَ كُكٜىٰيِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da kuka 'yantar da shi kada ku damu, gama shekara shida ya yi muku bauta wadda ta ninka ta ɗan ƙodago. Ubangiji Allahnku kuwa zai sa muku albarka cikin dukan abin da kuke yi.”