Deuteronomy 16:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku naɗa alƙalai da shugabanni don kowace kabila, a kowane birnin da Ubangiji Allahnku yake ba ku, za su kuma shari’anta mutane ba nuna bambanci.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوسَٰى يَثِيغَبَدَ مَغَنَ يَثٜىٰ «سَيْ كُنَطَ مَاسُ شَرِيعَ دَ شُوغَبَنِّ بِسَغَ ذُرِيَرْكُ عَثِكِنْ دُكَنْ غَرُضُوً دَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ يَكٜىٰ بَاكُ؞ ذَاسُيِ وَجَمَعَ شَرِيعَرْ غَسْكِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sai ku naɗa alƙalai da shugabanni domin garuruwanku waɗanda Ubangiji Allahnku ya ba ku bisa ga kabilanku. Sai su yi wa jama'a shari'a da adalci.