Deuteronomy 16:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kada ku kafa wani ginshiƙin itacen Ashera kusa da bagaden da kuka gina wa Ubangiji Allahnku,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«بَذَاكُ تَادَ وَنِ إِتَاثٜىٰنْ دَ عَكَ كٜىٰٻٜىٰ نَغُمَكَ كُسَدَ بَغَدٜىٰنْ دَ ذَاكُيِ دُواْمِنْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ بَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Kada ku dasa kowane irin itace na tsafi kusa da bagaden Ubangiji Allahnku, wanda za ku gina.