Deuteronomy 17:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da ya hau kursiyin mulkinsa, sai yă rubuta wa kansa a littafin kofin wannan doka da aka ɗauka daga na firistoci, waɗanda suke Lawiyawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ يَهَوْ كَنْ كُجٜىٰرَرْ مُلْكِنْسَ أَغَبَنْ ڢِرِسْتُواْثِے، وَتُواْ ذُرِيَرْ لَوِ، ذَيْسَا أَ رُبُوتَ مَسَ كُواْيَرْوَرْ دَتَكٜىٰ عَثِكِنْ نَطَطّٜىٰنْ لِتَّڢِنْ دُواْكُواْكِنْ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da ya hau gadon sarautar, sai ya sa a rubuta masa dokoki daga cikin littafin dokoki wanda yake wurin Lawiyawan da suke firistoci.