Deuteronomy 17:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
don kada yă ɗauki kansa ya fi ’yan’uwansa, yă kuma juya daga dokar zuwa dama, ko zuwa hagu. Sa’an nan shi da kuma zuriyarsa za su daɗe suna mulki a Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يِنْ حَكَ ذَيْ هَنَشِ يَطَغَ كَنْسَ يَغَ كَمَرْ يَڢِ سَوْرَنْ یَنْعُوَنْسَ؞ ذَيْ هَنَشِ يَكَوْثٜىٰ دَامَ كُواْ هَغُ دَغَ بِنْ دُواْكُواْكِنْ، دُواْمِنْ شِ دَ ذُرِيَرْسَ سُدَطٜىٰ سُنَ مُلْكِ عَثِكِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
don kada zuciyarsa ta kumbura, har ya ga ya fi 'yan'uwansa, don kuma kada ya karkace daga bin umarni zuwa dama ko hagu, don shi da 'ya'yansa su daɗe, suna mulki a Isra'ila.”