Deuteronomy 17:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai a ɗauki namijin, ko ta mace wanda ya aikata wannan mugun abu zuwa ƙofar birni, a jajjefe wannan mutum sai ya mutu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ كُكَٰوُاْ مُتُمِنْ كُواْ مَثٜىٰنْ دَ تَعَيْكَتَ وَنَّنْ لَيْڢِے عَڧُواْڢَرْ غَرِ؞ سَيْ كُجٜىٰجّٜىٰڢِ مُتُمِنْ كُواْ مَثٜىٰنْ حَرْ مُتُوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
to, ku kawo macen, ko mutumin, da ya aikata wannan mugun abu a bayan ƙofar garinku, nan za ku jajjefe shi da duwatsu har ya mutu.