Deuteronomy 18:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Firistocin da suke Lawiyawa, tabbatacce dukan kabilar Lawi, ba za su sami rabo ko gādo tare da Isra’ila ba. Za su yi rayuwa a kan hadayun da aka kawo wa Ubangiji da wuta ne, gama wannan ne gādonsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوسَٰى يَثِيغَبَدَ مَغَنَ يَثٜىٰ «لَوِيَاوَا دَ ڢِرِسْتُواْثِے، وَتُواْ دُكَنْ ذُرِيَرْ لَوِ، بَذَاسُ كَرْٻِ رَبُواْ كُواْ غَادُواْ نَڧَسَا تَرٜىٰدَ سَوْرَنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا بَ؞ سَشٜىٰنْ هَدَايُ نَڧُواْنَاوَا غَ يَهْوٜىٰهْ دَ نَدُكَنْ سَوْرَنْ أَبِنْدَ عَكٜىٰ كَٰوُاْ مَسَ، وَطَنَّنْ نٜىٰ ذَاسُ ذَمَ عَبِنْثِنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Lawiyawa da firistoci, wato dukan kabilar Lawi, ba su da rabo ko gādo tare da mutanen Isra'ila. Hadayun Ubangiji da dukan abin da ake kawo masa, su ne za su zama abincinsu.