Deuteronomy 18:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk wanda bai saurari kalmomina da annabin nan yake magana da sunana ba, ni kaina zan nemi hakki a kan mutumin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكْ وَنْدَ بَيْ كَسَ كُنّٜىٰ غَ كَلْمُواْمِنْ دَ أَنَّبِنَّنْ ذَيْ ڢَطَا عَثِكِنْ سُونَنَ بَ، نِے دَكَيْنَ ذَنْ نٜىٰمِ أَلْحَكِنْ كَلْمُواْمِنْ دَغَ وَنَّنْ مُتُمِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk wanda bai saurari maganata wadda zai faɗa da sunana ba, ni da kaina zan nemi hakkinta a gare shi.