Deuteronomy 18:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In abin da annabin ya furta da sunan Ubangiji bai faru ba, ko bai zama gaskiya ba, saƙo ne da Ubangiji bai faɗa ba ke nan. Wannan annabi ya yi rashin hankali ne kawai. Kada ku ji tsoronsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ أَنَّبِے يَيِ مَغَنَ عَثِكِنْ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ ، سَعَنً أَبِنْ بَيْ ڢَرُ بَ كُواْ بَيْ ذَمَ غَسْكِيَابَ، تُواْ، وَنَّنْ مَغَنَ بَ يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ يَڢَطَابَ؞ أَنَّبِنْ دَيْ يَيِ مَغَنَرْ دَ غِرْمَنْ كَيْ كَوَيْ، كَدَ كُجِڟُواْرُوانْ مَغَنَرْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da annabi ya yi magana da sunan Ubangiji, idan abin da ya faɗa bai faru ba, bai zama gaskiya ba, to, wannan magana ba Ubangiji ne ya faɗa ba. Wannan annabi ya yi izgili ne kawai, kada ku ji tsoronsa.”