Deuteronomy 19:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma idan wani mutum yana ƙin maƙwabcinsa, ya kuma yi kwanto yana fakonsa, ya yi masa rauni, har ya kashe shi, sa’an nan ya gudu zuwa ɗaya daga cikin waɗannan birane,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عَمَّا عِدَنْ وَنِ مُتُمْ يَنَ ڧِنْ وَنِ نٜىٰ، حَرْ يَيِ ݣُونْتُوانْ ٻَوْنَ يَكَشٜىٰشِ، سَعَنً يَغُدُ ذُوَا طَيَ دَغَ ثِكِنْ غَرُرُوَنَّنْ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Amma idan wani mutum yana ƙin wani ya kuwa tafi ya yi fakonsa, ya tasar masa, ya yi masa rauni har ya mutu, sa'an nan ya gudu zuwa ɗaya daga cikin garuruwan nan,