Deuteronomy 19:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
dole mutanen nan biyu da suke rikici su tsaya a gaban Ubangiji, a gaban firistoci da alƙalai waɗanda suke aiki a lokacin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دُكَنْسُ بِيُ سُذُواْ أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ دَ كُمَ غَبَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ مَاسُ شَرِيعَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ عَيْكِ أَ لُواْكَثِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai su biyu ɗin su zo a gaban Ubangiji, su tsaya a gaban firistoci da alƙalai waɗanda suke aiki a lokacin.