Deuteronomy 2:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutane ne masu ƙarfi da kuma yawa, suna kuma da tsayi kamar Anakawa. Ubangiji ya hallaka su daga gaban Ammonawa, waɗanda suka kore su, suka kuma zauna a wurinsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُو مَا ڧَتِّ نٜىٰ مَاسُيَوَنْ غَسْكٜىٰ، مَاسُ ڟَيِ نٜىٰ كُمَ كَمَرْ یَیَنْ أَنَكْ؞ عَمَّا يَهْوٜىٰهْ يَهَلَكَاسُ دُواْمِنْ أَمُّواْنَاوَا سُمَيْدَ وُرِنْ يَذَمَ وُرِنْ ذَمَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Manyan mutane masu yawa dogaye ne kuma kamar Anakawa, amma Ubangiji ya hallakar da su a gabansu, suka kore su, suka zauna a wurinsu,