Deuteronomy 2:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
kamar yadda zuriyar Isuwa, waɗanda suke zaune a Seyir, da Mowabawa, waɗanda suke zaune a Ar, suka yardar mana, gama muna so mu ƙetare Urdun zuwa ƙasa wadda Ubangiji, Allahnmu yake ba mu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَيْ دَيْ كَيَرْدَ مَنَ مُوُثٜىٰ تَڧَسَرْكَ، كَمَرْ يَدَّ ذُرِيَرْ إِسُوَ، وَطَنْدَ سُكٜىٰ ظَوْنٜىٰ عَيَنْكِنْ سٜىٰيِرْ دَ كُمَ مُواْوَبَاوَا، وَطَنْدَ سُكٜىٰ ذَمَ أَعَرْ، سُكَ يَرْدَ مُكَبِے تَڧَسَرْسُ؞ غَمَا مُنَسُواْ مُڧٜىٰتَرٜىٰ كُواْغِنْ يُواْدَنْ ذُوَا ڧَسَرْدَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْمُ يَكٜىٰبَامُ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kai dai ka yardar mini in bi in wuce kamar yadda zuriyar Isuwa, mazaunan Seyir, da Mowabawa, mazaunan Ar, suka yardar mini. Gama ina so in haye Urdun zuwa ƙasa wadda Ubangiji Allahnmu yake ba mu.’