Deuteronomy 2:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ubangiji ya ce mini, “Kada ku dami Mowabawa, ko ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku wani sashe na ƙasarsu ba. Na ba da Ar ga zuriyar Lot, ta zama mallakarsu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ مِنِ، ‹كَدَ كُدَامِ مُواْوَبَاوَا، كُواْ كُڟُواْكَنٜىٰسُ دَ يَاڧِ، غَمَا بَذَنْ بَاكُ كُواْ سَاشٜىٰ دَغَ ڧَسَرْسُ يَذَمَ غَادُواْ أَغَرٜىٰكُبَ؞ نَا رِغَا نَبَادَ أَرْ تَذَمَ ڧَسَرْ غَادُواْ غَ ذُرِيَرْ لُوطُ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sai Ubangiji ya ce mini, ‘Kada ku dami Mowabawa, ko kuwa ku tsokane su, gama ba zan ba ku ƙasarsu ku mallake ta ba. Na riga na bayar da Ar ta zama mallakar zuriyar Lutu.’ ”