Deuteronomy 20:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya ba da shi cikin hannunku, sai ku kashe dukan mazan da suke cikinsa da takobi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ يَبَادَ غَرِنْ أَ حَنُّنْكُ، سَيْ كُكَشٜىٰ كُواْوَنٜىٰ نَمِجِ دَ تَكُواْبِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan Ubangiji Allahnku ya bashe shi a hannunku, sai ku karkashe dukan mazaje da takobi.