Deuteronomy 20:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Hafsoshi za su ce wa mayaƙa, “Ko akwai wanda ya gina sabon gida bai kuma buɗe shi ba? Bari yă tafi gida, kada yă mutu a yaƙi, wani dabam yă buɗe shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَعَنً شُوغَبَنِّنْ ذَاسُيِ مَغَنَ دَ ڧُنْ‌غِيَرْ سُواْجُواْجِ سُثٜىٰ، ‹كُواْ أَݣَويْ وَنِ مُتُمِنْدَ يَغِنَ سَابُوانْ غِدَا، عَمَّا بَيْ كٜىٰٻٜىٰشِ غَ يَهْوٜىٰهْ بَ تُكُنَ؟ سَيْ يَكُواْمَ غِدَنْسَ، دُواْمِنْ كَدَ يَمُتُ عَيَاڧِ، وَنِ دَبَمْ يَكٜىٰٻٜىٰ غِدَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sa'an nan shugabanni za su yi magana da jama'a, su ce, ‘Ko akwai wani mutum a nan wanda ya gina gidan da bai buɗe shi ba tukuna? Sai ya koma gidansa, kada ya mutu a yaƙi, wani dabam ya yi bikin buɗewar.