Deuteronomy 20:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ko akwai wani da aka yi masa alkawarin mata, bai kuwa aure ta ko ba? Bari yă tafi gida, kada yă mutu a yaƙi, wani dabam yă aure ta.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْ أَݣَويْ وَنِ مُتُمِنْ دَ يَيِ أَلْڧَوَرِ ذَيْ عَوْرِ يَارِنْيَ، عَمَّا بَيْ عَوْرٜىٰتَبَ تُكُنَ؟ سَيْ يَكُواْمَ غِدَنْسَ، دُواْمِنْ كَدَ يَمُتُ عَيَاڧِ، وَنِ دَبَمْ يَ عَوْرٜىٰتَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ko akwai wani mutum wanda yake tashin yarinya, amma bai aure ta ba tukuna? Sai ya koma gidansa, kada ya mutu a yaƙi, wani ya aure ta.’