Deuteronomy 20:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan hafsoshin za su ƙara da cewa, “Ko akwai wani da yake tsoro, ko ya karai? Bari yă tafi gida don kada ’yan’uwansa su karai su ma.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«شُوغَبَنِّنْ سُواْجُواْجِ ذَاسُ ڧَارَ يِنْ مَغَنَ دَ ڧُنْ‌غِيَرْ سُواْجُواْجِنْ سُثٜىٰ، ‹كُواْ أَݣَويْ وَنِ مُتُمِنْ دَيَكٜىٰ جِنْ ڟُواْرُواْ؟ كُواْ أَݣَويْ وَنْدَ يَڢِدَّ ذُوثِيَا؟ سَيْ يَكُواْمَ غِدَنْسَ دُواْمِنْ كَدَ يَسَا یَنْعُوَنْسَ سُكُمَ ڢِدَّ ذُوثِيَا كَمَرْسَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Shugabannin yaƙi za su ci gaba da yi wa jama'a magana, su ce, ‘Ko akwai wani mutum a nan wanda yake jin tsoro, wanda zuciyarsa ta karai? Sai ya koma gidansa don kada ya sa zuciyar sauran 'yan'uwansa kuma su karai.’