Deuteronomy 21:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
to, a ranar da zai yi faɗa wane ne a cikin ’ya’yansa zai riƙe gādon da zai bar musu, kada yă sa ɗan matar da yake ƙauna yă zama kamar shi ne ɗan fari, a maimakon ɗan matar da ba ya ƙauna, wanda shi ne ɗan farin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ حَكَ يَڢَرُ، تُواْ، رَانَرْ دَ ذَيْ رَبَ غَادُوانْسَ غَ یَیَنْسَ مَظَا، بَذَيْ مَيْدَ طَنْ مَاتَرْدَ يَڢِ ڧَوْنَرْتَ يَذَمَ كَمَرْ طَنْ ڢَارِ أَمَيْمَكُوانْ طَنْ طَيَرْ مَاتَرْ دَ بَايَ ڧَوْنَرْتَبَ، وَنْدَ شِينٜىٰ طَنْ ڢَضٍ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
to, a ranar da zai yi wa 'ya'yansa wasiyya a kan gādon da zai bar musu, kada ya sa ɗan mowa ya zama kamar shi ne ɗan fari, a maimakon ɗan borar wanda shi ne ɗan farin,