Deuteronomy 21:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Firistoci, ’ya’yan Lawi maza, za su fito, gama Ubangiji Allahnku ya zaɓe su su yi masa hidima, su kuma furta albarku a cikin sunan Ubangiji, za su kuma daidaita duk rigimar cin mutunci.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً ڢِرِسْتُواْثِے، وَتُواْ ذُرِيَرْ لَوِ، ذَاسُ ڢِتُواْ غَبَ، غَمَا يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ يَذَاٻٜىٰسُ سُيِ مَسَ حِدِمَ، سُكُمَ سَا أَلْبَرْكَ دَ سُونَنْسَ؞ يَذَاٻٜىٰسُ كُمَ دُواْمِنْ سُدَيْدَيْتَ كُواْوَثٜىٰ ضِكِثِ دَ ثِنْ مُتُنْثِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan sai firistoci, 'ya'yan Lawiyawa, su fito gaba, gama su ne Ubangiji Allahnku ya zaɓa don su yi masa aiki, su sa albarka da sunansa, su ne kuma masu daidaita kowace gardama da cin mutunci.