Deuteronomy 22:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ya kuma zarge ta, ya ba ta mummunan suna, yana cewa, “Na auri wannan mata, amma sa’ad da na kusace ta, ban sami tabbaci cewa ita budurwa ba ce,”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَكُمَ ظَرْغٜىٰتَ دَ ثٜىٰوَ تَايِ أَبِنْ كُنْيَا، يَنَ ٻَاتَ مَتَ سُونَ أَ ڢِيلِ، يَنَ ثٜىٰوَ ‹نَعَوْرِ وَنَّنْ مَثٜىٰ عَمَّا سَعَدَّ نَݣُونَ دَ عِتَ سَيْ نَتَرَرْ بَبُدُرْوَ بَثٜىٰ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
yana zarginta da cewa ta yi abin kunya, yana ɓata mata suna a fili, yana cewa, ‘Na auri wannan mata, amma sa'ad da na kusace ta, sai na iske ita ba budurwa ba ce,’