Deuteronomy 22:2 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In ษanโuwan ba ya zama kusa da ku, ko kuwa ba ku san shi ba, sai ku kai ta gida ku ajiye ta sai ya zo nemanta. Saโan nan ku ba shi ita.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุนูุฏููู ููู
ู ู
ูููุดู ุจูุงูู ุฐูู
ู ููุณูุ ูููุงู ูููู ุจูููุณููู ุดู ุจูุ ุณููู ูููููฐููุงู ุชูููููููุฑู ูููุงู ุจูุฌูู
ููู ุงููุบูุฏูููููุ ููุฐููููู ุงููููุฑููููู ุญูุฑู ุณููู ูููุงูููุซููู ุฏู ู
ูููุดู ููุฐููุงู ููููฐู
ูููุณูุ ุณูุนููู ููุจูุง ุดูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan mutumin ba kusa da ku yake zaune ba, ko kuma ba ku san shi ba, to, sai ku kawo dabbar a gidanku, ta zauna a wurinku, har lokacin da mutumin ya zo ya shaida ta, sa'an nan ku ba shi.