Deuteronomy 22:30 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kada mutum yă auri matar mahaifinsa, kada yă ƙasƙantar gādon mahaifinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مُتُمْ بَذَيْ يِجِمَاعِ دَ مَاتَرْ بَابَنْسَبَ، وَنَّنْ ذَيْ ڧَسْڧَنْتَرْدَ بَابَنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Kada mutum ya auri matar mahaifinsa, kada kuma ya kware fatarinta, gama na mahaifinsa ne.”