Deuteronomy 24:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Idan mutum ya auri mata, daga baya ba tă gamshe shi ba domin ya gano wani abu marar kyau game da ita, ya ba ta takardar saki, ya kuma kore ta daga gidansa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مَيْ يِوُوَ نٜىٰ مُتُمْ ذَيْ طَوْكِ مَثٜىٰ يَ عَوْرٜىٰتَ، عَمَّا بَتَ غَمْشٜىٰشِيبَ سَبُواْدَ يَتَرَرْ دَ وَنِ أَبُ مَرَرْ ݣَوْ غَمٜىٰدَ عِتَ؞ مَيْ يِوُوَ يَبَاتَ تَكَرْدَرْ كِسَنْ عَوْرٜىٰ أَ حَنُّنْتَ، يَكُمَ ڢِتَرْدَ عِتَ دَغَ غِدَنْسَ، تَا كُوَ بَرْ غِدَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Idan mutum ya sami wata mata ya aura, amma idan ba ta gamshe shi ba saboda ya iske wani abu marar kyau game da ita, har ya ba ta takardar saki a hannunta, ya sallame ta daga gidansa,